assalamu alaikum warahamatullahi ta'alah wabarka tuhu Da farko dai suna na Imam Hassan Adamu haifaffen garin Dawasa, dake karamar hukumar Nangere, dake jahar yobe. wannan shafin na Ahalulbaity zan ke kawo muku hadisai na a'immatu ahalulbaity (as) da yardar Allah ta'alah wassalam.
Barka da Wannan lokacin
ReplyDelete